YA HALASTA NA AURI KANWAR MATATA BAYAN NA SAKI MATATA ?

195 6 1
                                    

*TAMBAYA*

  wani ne ya auri  mace  saiya saketa  sakamakon taki yarda da yasadu. da ita  anyi anyi  taki yarda shine ya saketa aka,bashi kanwarta  shine Nace  Malam ya halatta Na auri kanwar tatan
Idan mutum matarsa ta mutu ko kuma ya saketa, ya halatta ya auri yar'uwarta?

*AMMA*

abinda addini yayi hani dashi shine hada tsakanin yan'uwan lokaci guda, don haka idan har rabuwa ta shiga tsakaninsu ta hanyar mutuwa ko saki, to , alakar auratayya ta kare
Sabida haka ya halatta ya auri yar'uwata.

Allah ne mafi sani.

*✍📚Shashen fatawa a bisa Qur'ani, Sunnah da maganganun magabata na ƙwarai (sawtul hikmah)*

18/1/1400.
17/09/2019.

*AMSOSHIN TAMBAYOYINKU*Where stories live. Discover now